Labarai

Za a Kaddamar Da Kamfanin Shinkafa A Jahar Kebbi

ZA A KADDAMAR DA KAMFANIN SHINKAFA A JIHAR KEBBI

Daga Yahuza Sahabi Dandede Kamba

Shirye-shirye sun kan kama, inda jami’an tsaro na ta sintiri a wuraren da za a yi taron bude kamfanin casar shinkafa a garin Argungu dake jihar Kebbi.

 

Mukaddashin shugaban kasa Farfesa Yemi Osibanjo ne zai jagoranci bude kamfani shinkafa wato (WACOT RICE LIMITED).

Yanzu haka gwamnoni da suka hada da gwamnan Jigawa da Imo da na Adamawa dadai sauransu duk sun sauka jihar ta Kebbi don halartar wannan buki kuma gwamnan na jihar Kebbi shine mai masaukin baki.

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.