Labarai

‘Yan Kwankwasiyya Sun Kai Karar ‘Yansanda

Kai tsaye daga maaikatar Kula da yan sanda (Police Service Commission) dake Abuja, inda jogororin Kwankwasiyya suka kai korafi akan Kwamishinan ‘yansanda na jihar Kano kan rawar da mutanensa suka taka wajen harin da aka kaiwa yan Kwankwasiyya a filin hawan daushe.

 

Ku Karanta Anan: Ku dakko bidiyon yadda fadan ya kaya Ku Kalla

Akan Abinda ya faru a hawan sarki yayin da yan gandujiya suka kaiwa yan kwankwasiyya hari inda takai suna sarar yan uwansu kamar a filin yaki.

Wannan gaba daya sanadiyar gabar dake faruwa tsakanin gwamna ganduje da kuma sanata kwankwaso.

Sukuma soba da wasu mabiyan su gaba daya jakaine da jahilai ana fama da matsin rayuwa gashi ba wani adalci da shuwagabani suke samu sannan munzo muna fada tsakaninmu Mina zubarwa da yan uwanmu jini.

Shin mai zakuce akan wannan

Abubakar Muhammad inuwa
7/9/2017

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.