Labarai

Yadda aka sassari Uba da Dansa a Kano bayan bindiga taki cinsu

Yadda aka sassari Uba da Dansa a Kano bayan bindiga taki cinsu

Wasu rahotanni na yawo a kafafen sadarwa cewa a daren Lahadi wasu yan bindiga sun je gidan wannan mutumi, Alhaji Muhammadu Jali dake karamar hukumar Sumaila a jihar Kano a inda sukayi ta harbin sa shi da dansa amma bindigar ta ki tashi.

 

Majiyar Hausa times ta ruwaito cewa ganin haka sai ‘yan bindigar sukayi ta saran su.

A inda a sakamakon haka Uba da Dan nasa suke jinya a asibitin garin Sumaila.

Me zaku ce?

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.