Labarai

Ya kashe Iyayensa Shi kuma Yanzu Allah Ya Qundumeshi

 

Wato wannan bawan Allah da kuke gani yafito ne daga yankin taraba a wani qauye wadda yakashe iyayensa da matarsa ya kuma gudu da dukiyarsu wadda a hanya 6arayi suka

Tareshe sukamar dukan Tsiya hadda karaya a qafarsa halin yanxu yana yashe a gefen kwari bakin Tashan dukku Dake garin gombe

Rayuwa kenan duniya tafi gabaruwa jima

Allah ya rabamu da iyayenmu lapia wadanda sukeda irin wannan tunanin a zuciyarsu kuma irin karshen wannan ko zai zame musu darasi gashinan da ransa yanxu ko magana baya iyayi amma mutane suna Allah wadai dashi Allah kasa muyi kyakkyawan karshe…….