Wani Sashe na Mabiya Shi’a Sun Yi Taron Yi Wa Shugaba Buhari Addu’a Labarai By Mr. ArewaBlog On Feb 27, 2017 0 Share Get real time updates directly on you device, subscribe now. Subscribe Wani sashe na mabiya darikar shi’a reshen jahar Kano sun gudanar da taron addu’a ta musamman ga shugaban kasa Muhammadu Buhari. Addu’o’in nasu dai sun mayarda hankali ne akan samun lafiyar shugaban da kuma zaman lafiyar kasa. Wasu Abubuwan Masu Alaka Naziru Sarkin Waka Ya Jijjiga Masana’antar Kannywood 1 month ago 0 [Music] Nafiu Dan Kano A Dandali 4 months ago 0 Prev Next 1 of 903 An gudanar da taron ne a unguwar Dorayi karkashin jagorancin wani babban Malaminsu mai suna Muhammad Nur. Baya ga haka, akwai rade radin cewa mabiya shi’an za su fito gangamin nuna goyon baya ga gwamnatin Buhari a cikin wannan makon. 0 Share