Kannywood

VIDEO: Yan Matan ABU Zaria Na Rawa Ranar da Suka Bawa Gwanja Award

Daliban ABU Zaria sun bawa mawaki ado isa gwanja lambar girmamawa. 

Mawaki ado isa gwanja dai ya kasance mawaki kuma jarumi a fanin fina-finan hausa kuma ya samu karbuwa a wajan mutane musamman ma a wajan mata sabi da iya yimusu abinda sukeso.

 

Ya fara karbuwa a wajan mazane yayin da yayi wani film nasa mai suna Dan Kuka A Kauye inda yanzu ake kan aiki Dan Kuka A Birni sabi da nishadantar da masoy.

Kuma Mawakin ya kara da cewa Iya mika godiya ta musamman ga daliban wannan makaranta Ta A.b.u zaria Da bashi lambar girmamawa Alhamdulillahi.

Mun samu wannan sanarwarne A shafinsa na Instagram

Ga Hotunan

 

Ga Bidiyon yayin da mata suke cashewa da wakar Kujerar tsakar Gida wakar ganja

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.