Bayan da Malam Nata’ala ya garkame Laminu a mari, akarshe dai ya samu damar ballen Marin ya gudu, inda har yayi tunanin guduwa garinsu.
Sai dai hakar nasa bata cimma ruwa ba, domin Malam Habu ya tsince shi a hanya ya kamo hannunsa ya sake dawo dashi wajen Malam Nata’ala, wanda hakan ya sake jefa Laminu a cikin sabuwar Cakwakiya..
To jama’a zakuga yadda wannan chakwakiyar zata fara a cikin wannan satin na 13 wanda yanzu zaku gani.
Shi idan laminu yaje garinsu mai zaiyi tunqni shin nata’ala bai iya zuwa garin nasu duk ku kalla
A cikin wannn na sha 13.
Add Comment