Wasanni

Ta kara kasashen da suke buga kofin Afirka CAF

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afirka ta kara kasashen da za su fafatawa a gasar cin kofin nahiyar zuwa 24 da za a fara a wasannin da Kamaru za ta karbi bakunci a 2019.

Tun farko hukumar tana gudanar da gasar da kasashe 16, sai dai kuma ba ta fayyace ko za ta gusar da wasannin daga watan Janairu zuwa Fabrairu daga gudanarwa zuwa Yuni da Yuli ba.

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.