Labarai

Shugaban kasa Buhari ya karrama Tinubu da lambar yambon da ake ba shugaban kasa ita a Nijeriya ta GCFR

Shugaban kasa Buhari ya karrama Tinubu da lambar yambon da ake ba shugaban kasa ita a Nijeriya ta GCFR

 

Haka kuma shugaban kasar mai barin gado ya karrama mataimakin shugaban kasa mai jiran gado Kashin Shettima da lambar yabo ta GCON da ake karrama duk mataimakin shugaban kasar Nijeriya da ita a yau Alhamis