Wasanni

Sanchez ya matsa Sai Yabar Arsenal

Rahotanni daga Ingila sun ambato wata majiya na cewa dan wasan Arsenal Alexis Sanchez zai yarda a rage masa albashi domin ya koma Manchester City da murza-leda a bana.

Dan kwallon mai shekara 28 dan kasar Chile na son ya koma City a maimakon Bayern Munich, Paris St-Germain ko Juventus, a cewra jaridar Independent.

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.