Labarai

Sanata Wamakko Ya Zama Kwamandan Jami’an Sokoto Marshall

Daga Mukhtar A. Haliru

Tsohon Gwamnan Jahar sakkwato, Sanata (Dr) Aliyu Magatakarda Wamakko kenan a sayen da kayan jami’an tsaro na Sokoto Marshall.

 

Ire iren wadannan abubuwa da halartar lalurorin mutanen garin Sokoto, masu fashin bakin siyasar jihar suke ganin suna daga cikin abubuwan da ke jawowa dan siyasar farin jini ga mutanen gari.

 

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.