Lallai Rahama Sadau Ta Ciri Tuta, Domin Tsayin Daka Da Take Wajen Taimako Da Tallafawa Al’Umma.
A Yau 360Hausa Ta Sami Cikakken Labarin Cewa Jarumar Ta Kannywood, Tayi Wannan Abun a Yaba Da Son Barka.
Inda Labaran Kannywood A Twitter Suka Bayyana Cewa :
A tattaunawar da akeyi yanzu kai tsaye da Jaruma @Rahma_sadau a @LibertyTVNews ta sanar da cewar ta sadaukar da duk cinikin da film din #NadeeyaTheMovie yayi ga gidauniyar ta tallafawa marasa karfi @RayOfHopeN.
Wannan mahimmin abu ne da ya cancanci jinjina.
A tattaunawar da akeyi yanzu kai tsaye da Jaruma @Rahma_sadau a @LibertyTVNews ta sanar da cewar ta sadaukar da duk cinikin da film din #NadeeyaTheMovie yayi ga gidauniyar ta tallafawa marasa karfi @RayOfHopeN.
Wannan mahimmin abu ne da ya cancanci jinjina. pic.twitter.com/c2B3wyfzQf
— Labaran Kannywood (@Hausafilmsnews) February 20, 2022
Manyan Jaruman Kannywood Sun Halacci Haska Film Din, Kuma Lallai Film Din Ya Cancanci Hakan.
Shin Mene Ra’ayinku a Akan Wannan Bajinta Ta Rahama Sadau ?
Add Comment