ጨ Asha dariya ?
Buzu da Dan fulani.
Wata rana suka shirya zasu makka kowa da guzurinsa bisa kansa
sai aka basu guri a airpport suka zauna.
Sai akace za’a kira suna wanda yaji nashi sai yashiga jirgi,
aka fara d dan fillo akace Hardo Bello, yace saaa? . Ya tashi
ya shiga jirgi..sai buzu yace au abin hakane mutun da abinda
yake kiwo zai amsa .
Akace Halliru Damagaran yace rakumiiii! ?
haaaaahaaaahaaaahaaa.
Add Comment