Labarai

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Shiga Hannun Mafusata A Jihar Taraba

Masu Garkuwa Da Mutane Sun Shiga Hannun Mafusata A Jihar Taraba

An kama wasu daga cikin masu yin garkuwa da mutane a garin Tella Taraba dake karamar hukumar Gassol a jihar Taraba.

Rahotanni sun nuna cewa tsawon lokaci masu garkuwa da mutanen sun addabi al’umma a garin Tella Taraba.

Inda suka
kama mutane da yawa tare da karbar milyoyin kudi.

Sai dai dubun su ya cika a yau, inda matasan garin suka kashe su ba tare da sun mika su ga hukuma ba.

 

Allah ya kyauta

 

Daga Rariya

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.