Labarai

Labari da dumu duminsa :Yan Sanda Sunyi Artabu Da Yan Kungiyar Tada Kayar Baya A Jihar Kano

Da safiyar Lahadi, 23 ga watan Yuli, 2017 ne jami’an yan sandan jihar Kano sukayi musayan wuta da wasu da ake kyautata zaton yan Boko Haramun ne.

Jami’an yan sandan mambobin rundunar yan sanda na musamman da sifeto janar na yan sanda, IGP Ibrahim Idris, ya kafa.

A karshen musayan wutan, an damke mazaje guda 4 daga cikinsu da kuma mata 2 da ake zargin matansu ne.

About the author

Haarun

Co-founder Arewablog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.