Home | Wakokin Hausa | Wakokin Hip Hop | Bidiyos | Kannywood News | Labarai | Dadin Kowa | English News
Advertise With Us | Upload Ur Music
Email:- Send Email
Browsing Category
Labarai
Gwamnatin Jahar Katsina Ta Ba Da Umurnin Sake Buɗe Makarantun Kwana Na Maza
Daga Jamilu Dabawa, Katsina Gwamnatin jihar Katsina ta umurci da a sake bude Makarantun Kwanan maza jihar a ranar Talata, 2/3/2021. Kwamishinan ilmi na jihar Alhaji Dr. Badamasi…
Read More...
Read More...
Sai An Biyamu Diyar Naira Biliyan 450 Zamu Kai Abinci Kudu
Sai An Biya Mu Diyyar Naira Bilyan 450 Kafin Mu Soma Kai Kayan Abinci Yankin Kudu, Cewar Kungiyar 'Yan Kasuwan Arewa.
Read More...
Read More...
Hukumar Zaɓe Za Ta Yi Wa Ma’aikatanta Bita Kan Aikin Faɗakarwa
Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa za ta shirya wata bita ta musamman domin wayar da kan ma'aikatan ta na sashen faɗakar da masu zaɓe da ke hedikwatar ta da kuma jihohi.…
Read More...
Read More...
Daliban Da Sanata Kwankwaso Ya Tura Karatu Kasar Indiya Sun Samu Aiki A Can
Jami'ar Mewer dake ƙasar Indiya ta dauki wasu daga cikin daliban da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya tura karatu Indiya, aiki. Sanarwar hakan ta fito ne daga bakin tsohon Gwamnan na…
Read More...
Read More...
Hukumar Soji Ta Nijeriya Ta Gargadi Masu Hana Motocin Abincin Zuwa Kudu
Daga Zuma Times Hausa *Ku bari ko kuwa ku fuskanci fushin doka. Hukumar Sojojin NIjeriya ta yi gargadi da kaukasar murya ga masu tare hanyar suna hana motoci kai abinci zuwa…
Read More...
Read More...
Jami`an DSS Sunyi Awon Gaba Da Salihu Tanko Yakasa Sabi Da Yayi Magana Kan Buhari
Ko Kun Goyi Bayan Kalaman Salihu Tanko Yakasai Na Cewa Gwamnatin Buhari Ta Gaza A Fannin Tsaro? Yanzu haka dai Salihu (Dawisu) na hannun hukumar DSS bayan kalubalantar gwamnatin APC…
Read More...
Read More...
GGSS JANGEBE: Ƴan Bindiga Sun Sace Dalibai Mata Kusan 300 A Jihar Zamfara
Daga Suleiman Abba (TBABA) A jihar Zamfara 'yan bindiga sun sace ɗalibai mata fiye da 300 daga makarantar sakandiren GGSS Jangeɓe da ke jihar ranar Alhamis da daddare. Mahaifin…
Read More...
Read More...
‘Yan Sanda Sun Cafke Saurayin Da Ya Yi Sata A Gidan Surikansa A Katsina
DAGA Jamilu Dabawa, Katsina Rundunar 'yan sanda ta jihar Katsina ta cafke Abdullahi Umar dan shekara talatin da daya, dan asalin garin Kari a karamar hukumar Makarfi ta jihar Kaduna…
Read More...
Read More...
Kungiyar Masu Kayan Abinci Na Arewa Za Su Shiga Yajin Akin Kai Kayan Abinci Yankin Kudu
Hadaddiyar kungiyar kayan abinci na kasa tana sanar da membobinta na kasa musamman al'ummar arewacin Nijeriya cewa za ta tafi yajin aiki na sai baba tagani. Kungiyar ta bayyana cewa…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Nijeriya Ta Kaddamar Da Sabon Tsarin Tsaron Intanet Don Bunkasa Tattalin Arzikin Kasar
Daga Comr Abba Sani Pantami Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bukaci yin garambawul ga tsarin tafiyar da tsaron intanet ta hanyar da zai bunkasa hanyoyin tattalin arzikin kasa da…
Read More...
Read More...
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutum Hudu Da Sace Mutane 25 A Katsina
Daga Jamilu Dabawa, Katsina 'Yan bindiga dauke da manyan bindigogi sun kai hari a garin Mai Bakko da ke cikin karamar hukumar Sabuwa a jihar Katsina, inda suka kashe mutum hudu har…
Read More...
Read More...
Sabuwar Hanyar Karbar Bashi Daga Gwamnatin Tarayya Na Miliyoyin Kudi
Gwamnatin Nijeriya Za Ta Baiwa Masana'antu, Kungiyoyi Masu Raista Da CAC Rancen Milyoyin Kudade, Tun Daga Milyan Guda Har Sama Da Miliyan 500, A Karkashin "Bank Of Industry" Don Farfado…
Read More...
Read More...
An Yi Kiira Ga Gwamnatin Jihar Kano Da Ta Duba Matsalar Da Ta Sa Aka Samu Tsaikon Fitowar Sakamakon…
Shugaban gidauniyar tallafawa mabuƙata daga tushe wato 'Grassroot Care & Aid Foundation' Amb Auwal Muhd Danlarabawa ne ya yi wannan kira dan isar da saƙon dubunnan Dalibai dake…
Read More...
Read More...
HAKIKANIN ABIN DA YA FARU DA JAMI’IN HISBAN DA AKE ZARGIN GANINSA A OTEL DA MATAR AURE
Daga Indabawa Aliyu Imam Zancen kama wani jam'in hisba a Hotel da matar aure a wannan mako ya tayar da kura, zancen ya yi ta yaduwa kamar wutar daji a lokacin hunturu, da yawan masu…
Read More...
Read More...
KISAN ‘YAN AREWA A KUDU: Laifin Gwamnonin Kudu Ne, Cewar Sanata Ahmad Lawan
Daga Aliyu El-Idrith Shu'aibu (Dan Autan Media) Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmad Lawan, a ranar Asabar da ta gabata ya caccaki gwamnonin kudu maso yamma, inda ya daura musu…
Read More...
Read More...