Home | Wakokin Hausa | Wakokin Hip Hop | Bidiyos | Kannywood News | Labarai | Dadin Kowa | English News
Advertise With Us | Upload Ur Music
Email:- Send Email
Browsing Category
Labarai
‘Ku Rike Mukamin Ku Ina Tare Da Gwamna Bala’
Honarabul Dayyibu Chiroma yana cikin jerin sunayen mutane da Ministan ilimin Nijeriya Malam Adamu Adamu ya ba su mukami, inda aka tura shi '𝐹𝑒𝑑𝑒𝑟𝑎𝑙 𝑃𝑜𝑙𝑦𝑡𝑒𝑐ℎ𝑛𝑖𝑐 𝑆ℎ𝑎𝑛𝑑𝑎𝑚 𝑗𝑖ℎ𝑎𝑟 𝑃𝑙𝑎𝑡𝑒𝑎𝑢'.…
Read More...
Read More...
Wacce Ta Soki Gwamnatin Ganduje Ta Shiga Wasan Ɓuya Da Hukuma
Daga Comr Haidar Hasheem Kano Wata Lauya kuma mai ba gwamnatin Kaduna shawara, Sai’da Saad Bugaje, ta samu kan ta a cikin matsala bayan ta takalo gwamna Abdullahi…
Read More...
Read More...
Gwamna El-Rufai Ya Jagoranci Rabawa Mata 2,500 Tallafin Naira Miliyan 200 Domin Su Ja Jari
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai ya jagoranci raba wa mata 2,500 tallafin maira milyan 200 a matsayin tallafi da kudaden jari domin su yi kasuwanci su tallafawa iyalansu.…
Read More...
Read More...
Gwamna Bala Ya Ceto Rayuwar Yarinyar Da Matsafa Suka Yanka Al’aurarta
Idan za ku tuna kwanaki ne Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya dauki nauyin ceto wata yar shekara shida bayan da matsafa suka yanke mata sashin al'auranta al'amarin da ya sanya…
Read More...
Read More...
Na Je Landan Ne, Domin Na Dan Huta, Cewar Shugaba Buhari
Daga Comr Abba Sani Pantami Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa ya na Landan ne ya na dan hutun kailula. Haka dai Buhari ya fassara tafiyar da ya yi zuwa Landan domin ganin…
Read More...
Read More...
Zanga-zangar Da Aka Yi Wa Buhari A Landan Farmaki Ne Ga Arewa Baki Daya, Cewar Gwamnan Zamfara
Daga Comr Abba Sani Pantami Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara ya kwatanta zanga-zangar da 'yan Nijeriya mazauna kasar Ingila suka yi wa Shugaba Muhammadu Buhari a matsayin hari…
Read More...
Read More...
‘Yan Siyasa Da Malaman Addini Ne Musabbabin Rashin Tsaro A Nijeriya, Cewar Sheik Nuru Khalid
Sheikh Muhammad Nuru Khalid, babban Malami mazaunin Abuja ya yi ikirarin cewa 'yan siyasa da manyan malamai ne ke asassa wutar rashin tsaro a Nijeriya. Babban Malamin ya yi wannan…
Read More...
Read More...
Damfarar Da Aka Yi Min Ta Sa Na Gane Cewa Kiristoci Sun Fi Musulmai Tausayi, Cewar Ummi Zee-Zee
Daga Fim Magazine Fitacciyar jaruma Ummi Ibrahim (Zee-Zee) ta bayyana cewa ‘yan Nijeriya waɗanda ba Musulmi ba sun fi takwarorin su Musulmi jinƙai. Ta ce ta gane haka ne daga abin…
Read More...
Read More...
RAYUWA BA TABBAS: Daga Zuwa Ziyarar Aiki Aka Maye Gurbinsa Da Wani
Wato ita fa rayuwa babu wani abu dauwamamme a cikin ta sai Ikon Allah. Darasi ga IGP Adamu, ya tafi jihar Imo ziyarar aiki a matsayin Babban Sufeton Ƴan sandan Nijeriya mai cikakken…
Read More...
Read More...
MUTUWAR MASU MULKI IZINA CE DA AYA GA ƳAN SIYASA MASU KWAƊAYIN MADAFUN IKO
Daga Abba Yusuf Gidan Fata Akasarin ƴan siyasa, ƴan boko aƙida da masu madafun iko cikin Gwamnati ba sa kawo mutuwa kusa da su ballantana mutuwar wasu daga cikin su ta zama izina ko…
Read More...
Read More...
An Kaddamar Da Sabon Shugaban ‘Yan Sandan Nijeriya Na Kasa
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo tare da Ministan lamuran 'yan sandan Nijeriya Alhaji Maigari Dingyadi sun kaddamar da Usman Abba Alkali a matsayin sabon shugaban 'yan…
Read More...
Read More...
Tsohon Shugaban Kasa, Jonathan Ya Ziyarci Jihar Bauchi Domin Kaddamar Da Ayyukan Da Gwamna Bala Ya…
Daga Lawal Mu'azu Bauchi Tsohon shugaban kasar Nijeriya Goodluck Ebele Jonathan ya ziyarci jihar Bauchi don duba tare da bude wasu ayyuka karkashin gwamnatin Sanata Bala Muhammad.…
Read More...
Read More...
Sanata Malam Uba Sani Ya kaddamar Da Katafaren Dakin Kwanan Dalibai A Makarantar ‘Yan Mata Ta…
A jiya Lahadi ne Sanatan Kaduna ta Tsakiya Malam Uba Sani, ya kaddamar da katafaren dakin kwanan dalibai na mata a makarantar kwana ta 'yan mata dake garin Giwan jahar Kaduna. Sanatan…
Read More...
Read More...
Mutumin Da Ya Yi Doguwar Suma Har Tsawon Shekaru 39
Shin kun san cewa tsohon dan wasan PSG Jean-Pierre Adam wanda ake wa lakabi da The Black Rock, ya yi doguwar suma tun shekarar 1982 (shekaru 39 da suka gabata) sakamakon matsala da aka…
Read More...
Read More...
ZABEN 2023: Jerin Gwamnonin Arewa Biyar Da Suka Ce Lallai Mulki Sai Ya Koma Yankin Kudancin Nijeriya
Daga Comr Abba Sani Pantami Duk da cewa da sauran shekaru biyu a yi zaben shekarar 2023, an fara muhawara kan yankin da mulki zai koma bayan karewar wa'adin shugaba Muhammadu Buhari.…
Read More...
Read More...