Wasu mutane a garin fatakwal sun bada order siyan wayar ipon guda biyu daga kamfanin jumia da dan aiken ya kawo musu gida sai suka kashe dan aiken suka jefa shi a shadda.
Daga baya dai asirin wadannan mutane ya tonu.
Allah ya raba nagari da mugu yasa mufi karfin zuchiyar mu.
[Labarai] Wasu Mutane Sun Kashe Dan Aiken Kamfanin Jumia
March 28, 2017
238 Views
1 Min Read

You may also like
Ansami Nasarar Samun Ahalin AA-Rufa,i
4 months ago
Music: Zancen Zan Fara By Salihi Managarci
4 months ago
Mr. ArewaBlog
C.E.O/Founder ArewaBlog
Add Comment