Wasu mutane a garin fatakwal sun bada order siyan wayar ipon guda biyu daga kamfanin jumia da dan aiken ya kawo musu gida sai suka kashe dan aiken suka jefa shi a shadda.
Daga baya dai asirin wadannan mutane ya tonu.
Allah ya raba nagari da mugu yasa mufi karfin zuchiyar mu.
[Labarai] Wasu Mutane Sun Kashe Dan Aiken Kamfanin Jumia
March 28, 2017
128 Views
1 Min Read

You may also like
Mr. ArewaBlog
C.E.O/Founder ArewaBlog
- ICPC Recruitment 2023: Important Update to All Applicants | Read Full Details
- Matashi da ke burin ƙera wa sojojin Najeriya jiragen yaƙi
- ‘It Was Very Unfortunate’ – Rema Clears Air on ‘stealing’ His Friend’s Laptop
- Labarin Fatima da aka Yi wa kaciya, ta mutu Sa’a 30 da kadan
- Mummunar ambaliya ta kashe fiye da mutum 400 a DR Kongo
Add Comment