Allah Ka Zaba Mana Wanda Ya Fi Zama Alheri Tsakanin Atiku Da Buhari, Cewar Jarumin Finafinan Hausa, Kumurci
“BISMILLAHI ALLAH ka zaba mana shugaba nagari mu ba mu san komai ba, Allah sai abinda Ka sanar damu. Idan Baba Buhari alkairi ne Allah Ka ba shi.
- Advertisement -
Idan kuma ba alkairi ba ne to Allah ka gaggauta canja shi Ka ba wa Baba Atiku Idan shi din alkari ne ga wannan kasa tamu Allah Ka amsa dan karfin mulkinKa da son Annabi Muhammadu Sallallahu Alaihi Wa Sallam”.
Tauararon fina-finan Hausa na Kannywood, Shuaibu Lawan Kumurci