Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Cika Alkawarin Ciyar Da Daliban Firamari

Gwamnatin tarraya Nijeriya ta fitar da kimanin naira 844,360,550 don ciyar da sama da daliban makarantun firamari miliyan daya a jihohi guda bakwai na kasar nan.
Mista Laolu Akanda mashawarcin mataimakin shugaban kasa ta bangaren watsa labarai ya shaida wa yan jaridu a ranar Litinin yayin da yake tsatsage bayani dangane da shirin ciyar da dalibai na Gwamnatin shugaba Buhari
 Ya zayyana jihohin da zasu amfana yan rukunin farko a matsayin Anambra, Ebonyi, Enugu, Oyo, Osun, Ogun da Zamfara.

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.