Kiwon lafiya

Gwamnatin Tarayya Ta Bude Shafin Internet Domin Yin Rijistar Rigakafin Cutar Corona

Daga Ibrahim Da’u Mutuwa Dole

Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta buɗe shafin intanet na musamman domin yin rajistar samun allurar rigakafin cutar corona.

Shafin yana karkashin kulawar hukumar lafiya a matakin farko wato National Primary Health Care Development Agency (NPHCDA), wadda ita ce za ta jagoranci yi wa ‘yan Nijeriya allurar rigakafin.

Ga masu bukatar sai su bi ta wannan shafin nasu 👇👇
http://nphcdaict.com.ng/publicreg/

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.