Kasuwanci

Gwamnan Jihar Nasarawa A.A Sule Ya Ziyarci Dangote Gabanin Kaddamar Da Matatar Man Fetur A Jihar Lagos

Gwamnan Jihar Nasarawa A.A Sule Ya Ziyarci Dangote Gabanin Kaddamar Da Matatar Man Fetur A Jihar Lagos

 

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ziyarci shugaban rukunin Dangote, Aliko Dangote, gabanin kaddamar da matatar mai na kamfanin a jihar Legas.

 

Shugaban Ƙasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ne zai kaddamar da aikin kaddamar da matatar man fetur ɗin a gobe Litinin 22 ga Mayu, 2023.”

 

Gwamna Sule, ya bayyana hakan ne a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook ranar Lahadi.

 

📸: – Gwamna Abdullahi Sule