Wasanni

Dan Kwallon Real Madrid Karim Benzima Na Daga Cikin Mahajjatan Bana

Dan Kwallon Real Madrid Karim Benzima Na Daga Cikin Mahajjatan Bana

Fitaccen dan wasan kwallon kafa dan kasar Faransa Karim Benzema, wanda ke buga a Real Madrid, ya isa birnin Makka domin gudanar da aikin hajjin bana.

Benzema ya buga wasan da aka yi tsakanin Real Madrid da Valencia a ranar Lahadi da ta gabata.

Inda bayan nan ya wuce Saudiyya.

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.