Kannywood

Dalilin Da Yasa Bana Fitowa A Fina Finan Nollywood -Nafisa Abdullahi

Shahararriyar Jarumar Fina Finan Kannywood Nafisa Abdillahi ta bayya dalilinta da yasa bata fito a wasan nollywood inda ta bayyana cewa tayi hakanne dan kare mutinci.

 

Jarumar wadda basa ga muciji da Korarriyar  Rahama Sadau sakamakon wani sabani daya ratsa tsakaninsu

 

Nafisa Abdullahi

Ko a watannanin baya ma jaruman biyu sunyi sauyin kalamai masu zafi yayinda a halin yanzu jaruma Rahama Sadau  tama daya daga cikin yan wasan Nollywood wa ‘yanda tauraruwarsu ke haskawa.

 

Me zaku iya cewa

About the author

Haarun

Co-founder Arewablog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.