Labarai

Dalili Shida Da Yasa malaman jami’o’i suka shiga yajin aiki

Malaman Jami’o’in kasar nan mallakar gwamnatin tarayya, sun fara yajin aikin sai-Baba-ta-gani daga ranar Lahadi, 13 Ga Augusta.

 

Ga dalilai shida da ya sa malaman suka shiga yajin aikin.

1 – Rashin aiki da yarjejeniyar shekarar 2009.

2 – Rashin cika alkawarin 2009 na bada kudaden gyara jami’o’i.

3 – Rashin biyar alawus-alawus ga malaman jami’o’i.

4 – Rashin yi wa Kamfanin Fansho na Malaman Jami’o’I rajista.

5 – Rashin biyan albashi.

6 – Rashin maida hankali ga makarantun ‘ya’yan malaman jami’o’i.

About the author

Haarun

Co-founder Arewablog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Advertisement