An samu rahotanne daga rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun tabbatar rahoton yin garkuwa da wasu yan kasar Jamus 2 a jihar Kaduna. Aliyu Usman, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ya bada karin haske game da lamarin inda ya ke cewa mutanen kauye ne sauka shaida wa jami’an tsaro sace mutanen 2 wadanda suka je aikin kare lafiyarsu. Ana kyautata zaton cewar masu satar mutane dan karbar diyya ne suka kwashe su.
Da Dumi-Duminsa – An Yi Garkuwa Ga Wasu ‘Yan Kasar Jamus A Jihar Kaduna
February 23, 2017
52 Views
1 Min Read
You may also like
Mr. ArewaBlog
C.E.O/Founder ArewaBlog
Add Comment