An samu rahotanne daga rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun tabbatar rahoton yin garkuwa da wasu yan kasar Jamus 2 a jihar Kaduna. Aliyu Usman, kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ya bada karin haske game da lamarin inda ya ke cewa mutanen kauye ne sauka shaida wa jami’an tsaro sace mutanen 2 wadanda suka je aikin kare lafiyarsu. Ana kyautata zaton cewar masu satar mutane dan karbar diyya ne suka kwashe su.
Da Dumi-Duminsa – An Yi Garkuwa Ga Wasu ‘Yan Kasar Jamus A Jihar Kaduna
February 23, 2017
94 Views
1 Min Read
You may also like
Ansami Nasarar Samun Ahalin AA-Rufa,i
2 months ago
Music: Zancen Zan Fara By Salihi Managarci
2 months ago
Music: Yakubu Woje Bugun Zuciya
3 months ago
Mr. ArewaBlog
C.E.O/Founder ArewaBlog
- INAC 2023: Int’l Community To Support Nigeria’s Creative Industry – Runsewe
- In India, Tinubu Takes Economic Diplomacy To Germany, South Korea
- In India, Tinubu Takes Economic Diplomacy To Germany, South Korea
- 40 Rescued, 36 Die In Niger, Adamawa Boat Mishaps
- AFCON Qualifiers: Osimhen Powers Super Eagles To Emphatic Victory Over Sao Tome
Add Comment