Kannywood

DA DUMI-DUMI: ina nan a musulunci fusata ni akayi yasa na rubuta na bar musuluncin -inji Muneerat Abdulsalam

Munirat Abdulsalam ta ce tana nan a musulunci har abada, ita musulma ce abunda ta rubuta na cewa ta fita musulunci wasu ne suka tunzura ta ta hanyar kafurta ta da kiranta kafura shi yasa ta fusata ta rubuta ta bar musuluncin.

Munirat ta fadi haka ne a wani jawabin kai tsaye da tayi a shafin ta na Facebook wanda Manuniya ta kalla kai tsaye.

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.