Sabuwar wakar Adam a zango mai suna ” Shugaba Sonka Nake ” wannan wakar ta yabon fiyayyen Halitta ce annabi Muhd (s.A.w) domin nuna soyayyarsa gareshi.
Kuna ina masoya Manzon Allah, zango yace shima ba za’a barshi a bayaba wajan begen Annabinmu wanda akayi duniyar domin shi.
Kawai ku daukota domin saurarenta kuji wane irin yabo yayi masa.
- Advertisement -
Allah kasa muga Annabinmu kafin mutuwarmu.
1. Shugaba Sonka Nake:-
DOWNLOAD