Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal za ta yi kokarin sayen dan wasan gaba na Real Madrid Karim Benzema, idan har Alexis Sanchez ya barta a kakar bana, a cewar jaridar (Don Balon kamar yadda Daily Star ta rawaito).
A baya ma dai anyi rade-radin cewa Arsenal din za ta sayi dan wasan mai shekara 29.
Add Comment