Wasanni

Arsenal Tana Neman Dan Wasan R. Madrid – Benzema

Kungiyar kwallon kafa ta Arsenal za ta yi kokarin sayen dan wasan gaba na Real Madrid Karim Benzema, idan har Alexis Sanchez ya barta a kakar bana, a cewar jaridar (Don Balon kamar yadda Daily Star ta rawaito).

 

A baya ma dai anyi rade-radin cewa Arsenal din za ta sayi dan wasan mai shekara 29.

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.