Kannywood

Allah Ya Isa Ban Yafe Wa ACCESS BANK Ba – Inji Jaruma Rahama Sadau

Babbar Jaruma Kannywood Rahama Sadau Tayiwa Access Bank Allah Ya Isa.

Babbar Jarumar Ta Wallafa a Shafinta Na Manhajar Twitter, Inda Ta Bayyana Bakin Cikin Abinda Sukai Mata.

Inda Ta Rubuta:

Jarumar Ta Bayyana Abunda Sukai Mata, Ta Barsu Da Allah. Wanda Shi Kadaine Zai Iya Kwatar Mata Hakkinta a Ranar Lahira.

Max Gabari Yayi Amfani Da Muryarsa Me Daraja Wajen Jawo Hankalin Access Bank Din, Inda SU Kuma Basuyi Kasa A Guiwa Ba Suka Maida Martani.

Sai Dai Ita RAHAMA Din Tace Kawai Ta Barsu Da Allah, Inda Take Mayarwa Da Max Gabari..

Shin Wannan Bank Din Na Access Kuma Suna Ci Muku Tuwo a Kwarya ?

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.

Advertisement