Labarai

Aisha Buhari Ta Tallafawa Marayu 60 Da Gurbin Karo Ilimi A Daura

Uwargidan Shugaban Kasa, Hajiya Aisha Buhari ta tallafawa wasu Marayu 60 da guraben karo ilimi a garin Daura da ke jihar Katsina.

 

Uwargidan Shugaban ta bayyana tallafin a matsayin gudunmawarta ga al’umma inda ta nuna cewa ilimi ne kadai za ka yaro, ka taimaka masa a rayuwa.

A bisa Tallafin, Aisha Buhari za ta dauki nauyin karatun matakin ilimin Firamare na marayun har su kammala.

About the author

Mr. ArewaBlog

C.E.O/Founder ArewaBlog

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.