40 Hadith Nawawi: Hadith 11
عَنْ أَبِي مُحَمَّدٍ الْحَسَنِ بْنِ عَلِيِّ بْنِ أَبِي طَالِبٍ سِبْطِ رَسُولِ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّم وَرَيْحَانَتِهِ رَضِيَ اللَّهُ عَنْهُمَا، قَالَ: حَفِظْتُ مِنْ رَسُولِ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّم “دَعْ مَا يُرِيبُك إلَى مَا لَا يُرِيبُك
رَوَاهُ التِّرْمِذِيُّ وَالنَّسَائِيّ وَقَالَ التِّرْمِذِيُّ: حَدِيثٌ حَسَنٌ صَحِيحٌ
English
On the authority of Abu Muhammad al-Hasan ibn Ali ibn Abee Talib (may Allah be pleased with him), the grandson of the Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him), and the one much loved by him, who said:
I memorised from the Messenger of Allah (peace and blessings of Allah be upon him): “Leave that which makes you doubt for that which does not make you doubt.”
(At-Tirmidhi and An-Nasai) At-Tirmidhi said that it was a good and sound (hasan saheeh) hadeeth.
Hausa
Daga abu Muhammad Alhassan ɗan Aliyu ɗan Abi Ɗalibi, jikan Manzon Allah (SAW) furan ƙamshinsa Allah shi yarda da su ya ce:
“Na kiyaye (magana) daga Manzon Allah (SAW) cewa ka bar abin da ke sa ka kokwanto, zuwa abin da baya sa ka kokwanto”.
Tirmidhi da Nasa’iy ne suka ruwaito shi.
Add Comment