Hadis

40 Hadith Nawawi: Hadith 10

     40 Hadith Nawawi: Hadith 10

عَنْ أَبِي هُرَيْرَةَ رَضِيَ اللهُ عَنْهُ قَالَ: قَالَ رَسُولُ اللَّهِ صَلَّى اللهُ عَلَيْهِ وَسَلَّم “إنَّ اللَّهَ تَعَالَى طَيِّبٌ لَا يَقْبَلُ إلَّا طَيِّبًا، وَإِنَّ اللَّهَ أَمَرَ الْمُؤْمِنِينَ بِمَا أَمَرَ بِهِ الْمُرْسَلِينَ فَقَالَ تَعَالَى: “يَا أَيُّهَا الرُّسُلُ كُلُوا مِنَ الطَّيِّبَاتِ وَاعْمَلُوا صَالِحًا”، وَقَالَ تَعَالَى: “يَا أَيُّهَا الَّذِينَ آمَنُوا كُلُوا مِن طَيِّبَاتِ مَا رَزَقْنَاكُمْ” ثُمَّ ذَكَرَ الرَّجُلَ يُطِيلُ السَّفَرَ أَشْعَثَ أَغْبَرَ يَمُدُّ يَدَيْهِ إلَى السَّمَاءِ: يَا رَبُّ! يَا رَبُّ! وَمَطْعَمُهُ حَرَامٌ، وَمَشْرَبُهُ حَرَامٌ، وَمَلْبَسُهُ حَرَامٌ، وَغُذِّيَ بِالْحَرَامِ، فَأَنَّى يُسْتَجَابُ لَهُ؟

 

رَوَاهُ مُسْلِمٌ

 

English

 

On the authority of Abu Hurayrah (ra):

The Messenger of Allah (ﷺ) said, “Allah the Almighty is Good and accepts only that which is good. And verily Allah has commanded the believers to do that which He has commanded the Messengers. So the Almighty has said: “O (you) Messengers! Eat of the tayyibat [all kinds of halal (legal) foods], and perform righteous deeds.” and the Almighty has said: “O you who believe! Eat of the lawful things that We have provided you.” Then he (ﷺ) mentioned (the case) of a man who, having journeyed far, is disheveled and dusty, and who spreads out his hands to the sky saying “O Lord! O Lord!,” while his food is haram (unlawful), his drink is haram, his clothing is haram, and he has been nourished with haram, so how can (his supplication) be answered?

 

(Muslim)

 

Hausa

 

Daga Abu Hurairah Allah ya ƙara yarda a gare shi ya ce:

Manzon Allah (SAW) ya ce: “Haƙiƙa Allah Maɗaukakin Sarki tsarkakakke ne, baya karɓar abu sai tsarkakakke. Haƙiƙa Allah ya Umarci muminai yin abin da ya umarci Manzanni, Allah Ta’ala ya ce: (Ya ku Manzanni ku ci daga tsarkaka ku aikata abin kirki). Allah Ta’ala ya ce: (Ya ku waɗanda suka bada gaskiya ku ci daga tsarkakan abin da muka azurta ku). Sannan ya ambaci mutumin da ya ke tsawaita tafiya, mai gizo mai ƙura, yana miƙa hannuwansa izuwa sama, ya Ubangiji ya Ubangiji, abincinsa haramum, abin shansa haramun, ta ina za a amsa masa?”.

 

Muslimu ne ya ruwaito shi.

 

 

About the author

Rabia Rabiu

Add Comment

Click here to post a comment

This site uses Akismet to reduce spam. Learn how your comment data is processed.